Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Me Sojojin Najeriya Suke da Kudi?


Shugaban rundunar Sojan Najeriya, Kenneth Minimah ya bayyana a gaban kwamitin majalisar dattijai dake kula da harkokin sojin kasa, game da yadda aka kashe Nera Biliyan Daya da aka baiwa sojojin.

Kenneth Minimah yace “mun samu koma baya, har muka rasa wasu yankuna, harda Mubi, amma muna aiki tukuru domin kwato su.”

“Ina so in tabbatar wa mutanen Najeriya da ma wadanda rigima ya shafa cewa, sojojin Najeriya zasu cigaba da sadaukar da rayukansu, wajen gani an shawo kan matsalar, har mu kwato duka yankunan dake hannun ‘yan ta’adda.

Wakiliyar Muryar Amurka Madinat Dauda, ta tambayi Sanata Bindo Jibrilla, ko sun samu bayanai game da yadda aka kashe kudaden da aka baiwa sojoji?

Sanatan yace “hakika mu majalisa yanzu, kowa ya gaji, domin gaskiya kasar nan, ana cikin wahala, ba Maiduguri ba, idan aka wayi gari, ba’ayi hankali ba, wannan matsala daga nan har Patakwal sai a iya samun wannan matsala.”

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:23 0:00

TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Hukumomi Sun Fara Shirin Bada Gudumawar Jini A Fadin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:54 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG