Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Kashi 86 Cikin Dari Na Mutanen Gaza Sun Rasa Matsugunansu - MDD


TASKAR VOA: Kashi 86 Cikin Dari Na Mutanen Gaza Sun Rasa Matsugunansu - MDD
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:34 0:00

Majalisar Dinkin Duniya ta ce mutane miliyan 1.9, wato kashi 86% na mutanen Gaza sun rasa matsugunansu, kuma da yawa suna zaune ne a sansanonin 'yan gudun hijira, inda suke fama da karancin abinci da karancin sha’anin kula da lafiya.

XS
SM
MD
LG