Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Masarautar Brunei Ta Tanadi Hukuncin Kisa Ga Masu Laifin Zina Da Luwadi


Sababbin dokokin da masarautar Brunei ta fito da su a kan hana zina da luwadi a kasar sun janyo wa kasar kulawar sauran kasashe dake nuna jin haushin daukar wadanan matakan.

Sababbin dokokin da zasu soma aiki daga yau Laraba, sun tanadi hukuncin kisa a kan duk wanda aka kama da laifin aikata zina ko luwadi a kasar, kuma tuni aka saka sababbin dokokin a cikin jerin dokokin Shara’a da sarkin Musulmin Brunie, Sultan Hassanal Bokiah, ya kaddamar tun shekarar 2014.

Wadannan dokokin ance zasu yi aiki a kan kowa – ciki har da kananan yara da baki ‘yan wasu kasashen, kuma har a kan wadanda ma ba Musulmi bane.

Haka kuma dokokin sun tanadi tsinke hannun dama na duk wanda aka kama da sata, in kuma ya sake satar, a guntsure mishi kafar hagu.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG