Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Batun Gwagwarmyar Neman Shugaban Majalisar Dattijai A Najeriya-Maris 31, 2023


Isa Lawal Ikara
Isa Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan gwaramar neman shugabancin majalissar Dattijai a Najeriya da kuma ka'idojin zuwa kotu ga wadanda ba zu yadda da yadda aka yi zabe ba.

Ga shirin a cikin sautin da Isa Lawal Ikara y gabatar:

please wait

No media source currently available

0:00 0:10:02 0:00

XS
SM
MD
LG