Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Majalisar Dokoki Ta Tsawaita Wa'adin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2023


Majalisar Dokoki Ta Tsawaita Wa'adin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:37 0:00

Wanan mataki da Majalisar ta dauka ya biyo bayan wata wasika ne da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aiko wa Majalisar inda ya bukaci a kara wa'adin aiwatar da kasafin kudi na Naira triliyan 21.83 na shekara 2023 wanda gwamnatin Tinubun ya gada daga gwamnatin da ta gabata.

XS
SM
MD
LG