Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mahakan Ma'adinai 100 Sun Mutu a Myanmar


Gawarwakin wadanda suka mutu sanadiyyar gocewar lakar.
Gawarwakin wadanda suka mutu sanadiyyar gocewar lakar.

Ma'aikata a kalla 100 ne su ka mutu yau Alhamis a wata mahakar ma'adinai da ke arewacin kasar Myannmar, biyo bayan gocewar laka.

An bada sanarwar aukuwar wannan bala’in ce ta kafar FACEBOOK ta ‘yan kwana-kwanan Myanmar. A garin HPAKANT ne mahakan suke hakan ma'adinan, sa’adda kasar ta goce, bayan wani ruwan sama kamar da bakin kwarya.

Wani gocewar laka da ya faru a shekarar da ta gabata a Myanmar.
Wani gocewar laka da ya faru a shekarar da ta gabata a Myanmar.

Mummunar gocewar Kasa da sauran hadaruka makamantan wannan sun zama ruwan dare a yankin a ‘yan shekarun nan.

Yawancin wadanda abin ya shafa sun fito ne daga al’ummomin kabilun dake fama da talauci, wadanda ke hakan ma'adinan da manyan kamfanonin haka suka bari.

Facebook Forum

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG