Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Labari Da Dumi-Duminsa: Zaben 2011 a Najeriya


A nan, jami'an zabe ne ke jiran isowar kayan aiki a wani wurin rarraba kayan dake Ibadan, Nigeria, ran Assabar, 2 ga watan Afrilun 2011.
A nan, jami'an zabe ne ke jiran isowar kayan aiki a wani wurin rarraba kayan dake Ibadan, Nigeria, ran Assabar, 2 ga watan Afrilun 2011.

Hukumar zaben Nigeria ta bada sanarwar jinkirin mako daya ga zabbukkan kasar. Zaben 'yanmajalisun dokoki da aka jinkirta, yanzu an shirya za'ayi shi ran Assabar, 9 ga watan Afrilu, shi kuma na shugaban kasa za'ayi shi ran 16 ga watan Afrilu, yayinda zaben gwamnoni kuma za'ayi shi ran Talata, 26 ga watan Afrilu. Wannan shine karo na biyu da ake jinkirta zaben. A can farko, ran 2 ga watan Afrilu ya kamata soma da zaben 'yanmajalisa, aka dage, akace sai ran Litinin, 4 ga watan na Afrilu, sai gashi yanzu kuma an sake dagewa ta biyu.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG