Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga A Fadin Najeriya Sakamakon Matsalar Tattalin Arziki Da Yunwa


Kungiyar NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga A Fadin Najeriya Sakamakon Matsalar Tattalin Arziki Da Yunwa
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:35 0:00

Mambobin Kungiyar Kwadago ta Najeriya wato NLC sun gudanar da zanga-zanga a fadin kasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da tabarbarewar tattalin arziki a kasar.

XS
SM
MD
LG