Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar ISIS ta Samu Garabasa


Mayakan ISIL ko ISIS
Mayakan ISIL ko ISIS

Wasu makaman da Amurka ke jefawa kurdawa daga sama sun fada hannun mayakan ISIS

‘Yan gwagwarmaya a Syria sunce wasu makamai da alburusai da Amurka ta jefawa mayakan kurdawa ta sama, sun fada hannun mayakan ISIL.

Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasar Syria dake Britaniya tace jiya Talata mayakan sa kai suka wawashe makamai da dakarun sojin saman Amurka suka jefa ta jiragen yakin sama a daren Lahadi.

Hotunan bidiyo daga wata kungiya mai goyon bayan ISIL sun nuna wani mayaki wanda ya rufe fuskarshi yana duba makamai, inda ya bayyana farin cikinshi da annashuwa.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG