Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Al Shabab ta kashe mutane tara a Somaliya


Wani sojan Somalia
Wani sojan Somalia

Dakarun dake biyaya ga kungiyar yan yakin sa kai ta Al Shabab a Somaliya sun kaiwa wani wurin binciken sojan Somaliya hari suka kashe akalla mutane tara.

Dakarun dake biyaya ga kungiyar yan yakin sa kai ta Al Shabab a Somaliya sun kaiwa wani wurin binciken sojan Somaliya hari suka kashe akalla mutane tara.

Jami’an Somaliya dana kungiyar Al Shabab sunce a ranar juma’a da dare zuwa safiyar jiya asabar aka yi wannan fafatawa a kusa da Bosasso a yankin Puntland.

Mai magana da yawun rundunar sojan Al Shaba Sheikh Abdiasis Abu Musab ya fadawa kafofin yada labaru cewa, dakarun kungiyarsa sun kai hari, kuma sun kashe sojojin gwamnati guda talatin. To amma wani jami’in yankin ya fadawa kamfanin dilancin labarun Reuters cewa mutane tara ne kurum aka kasha, kuma biyar daga cikin wadanda aka kasha ‘yan yakin sa kai ne.

Tarzomar baya bayan nan ta barke ne a yayinda sojoji Somaliya dana Ethiopia da kuma wasu sojojin da kungiyar kasashen Afrika ke marawa baya suka yi ikirarin cewa suna samun nasarar a fafatawar da suke yi da kungiyar Al Shabab.

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG