Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Soke Zaben Gwamnan Jihar Kano Abba Yusuf


Engr. Abba Kabir Yusuf
Engr. Abba Kabir Yusuf

Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja babban birnin tarayyar Najeriya ta soke zaben gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP.

A zaman yanke hukuncin da aka yi ranar Juma'a 17 ga watan Nuwamba, kotun ta ayyana Nasiru Gawuna na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kano da aka yi a ranar 18 ga watan Maris na shekarar 2023.

Dama a baya Kotun sauraren kararrakin zabe ta ayyana Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben, bayan da ta bayyana cewa akwai kuru’u marasa inganci da yawa da aka kada wa Abba Yusuf.

A watan Satumba ne Yusuf ya kalubalanci hukuncin Kotun sauraron kararrakin zaben da ta soke nasarar da ya samu, inda ya daukaka kara.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG