Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

HOTUNA: Masallacin Da Wani Matashi Ya Cinna Wa Wuta A Kano

Rundunar yan sanda ta jihar Kano tace ta kama wani matashin daya cinna wuta a wani masallaci yayin da masu ibada ke sallar asuba yau Laraba a garin Larabar Abasawa na karamar hukumar Gezawa.Kimanin mutane 35 al'amarin ya shafa kuma suna karbar magani a Asibitin kwararru na Murtala dake birnin Kano.


XS
SM
MD
LG