Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Horas Da Matan Da Suka Rasa Mazajensu A Rikicin Boko Haram Da 'Yan Gudun Hijira Kan Sana'o'in Dogaro Da Kai


An Horas Da Matan Da Suka Rasa Mazajensu A Rikicin Boko Haram Da 'Yan Gudun Hijira Kan Sana'o'in Dogaro Da Kai
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:14 0:00

Kungiyar sake farfado da yankin Arewa maso gabashin Najeriya wato NERI ta dauki nauyin horas da matan da suka rasa mazajensu a rikicin Boko Haram da kuma yan gudun hijira kan sana'o'i dabam-dabam da za su iya rike kansu da iyalansu da ita.

XS
SM
MD
LG