Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gowon Ya Bukaci ECOWAS Ta Dage Takunkunmin Da Ta Kakaba Wa Mali, B’Faso, Guinea Da Nijar


Gowon Ya Bukaci ECOWAS Ta Dage Takunkunmin Da Ta Kakaba Wa Mali, B’Faso, Guinea Da Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:55 0:00

Tsohon shugaban Najeriya kuma daya daga cikin wadanda suka kafa kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin nahiyar Afrika, Janar Yakubu Gowon, ya bukaci ECOWAS ta dage takunkumin da ta kakabawa kasashen Mali, Burkina Faso da Jamhuriyar Nijar.

XS
SM
MD
LG