Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Fada Ya Barke Tsakanin 'Yansanda Da Wasu 'Yan Hankoron Kare Hakkin Al 'umma A Birnin Nouakchoutt Dake Mauritania


VOA60 AFIRKA: Fada Ya Barke Tsakanin 'Yansanda Da Wasu 'Yan Hankoron Kare Hakkin Al 'umma A Birnin Nouakchoutt Dake Mauritania
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Bari mu leka a Mauritania inda a ranar Alhamis fada ya barke tsakanin yansanda da wasu yan hankoron kare hakkin al’umma a birnin Nouakchott, a jajibirin kamala yakin neman zaben raba gardama da za’a gudanar kan yin sauye-sauye ga kudin tsarin mulkin kasar

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG