Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ebola Ta Kashe Mutane 200 a Kasar Kongo


Masu yaki da Ebola a kasar Kongo
Masu yaki da Ebola a kasar Kongo

Ga dukkan alamu, hankalin 'yan Janhuriyar Dimokaradiyyar Kongo da ma na makwabtan kasashe zai sake tashi saboda sake bullar annobar mugunyar cutar nan ta Ebola. Tuni ma ta hallaka daruruwan mutane a wannan karon.

Bullar annobar Ebola a yakin gabashin Janhuriyar Dimokaradiyyar, ta yi sanadin mutuwar mutane 200. Hukumomi sun ce zuwa yanzu mutane 300 ne su ka mutu tun bayan barkewar annobar a cikin watan Agusta.

Ma'aikatar Lafiyar Jahar ta ce rabin wadanda su ka kamu da cutar a Beni su ke, garin da ke dauke da mutane 800,000 a lardin Kivu na Arewa.

Annobar ta fi bulla ne a yankin da aka fai tashe-tashen hankula, inda kungiyoyin mayaka da dama ke kai komo. Ala tilas cibiyoyin agaji su ka dakatar - ko kuma su ka sassauta - ayyukansu a lokuta da dama tun bayan bullar annobar.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG