Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Waiwaya- Yunkurin Matan Najeriya Na Samun Madafun Iko, 22, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A ci gaba da waiwayar batutuwan da muka haska fitila a kai a wannnan shekarar, a yau, shirin Domin Iyali ya koma kan batun yunkurin mata a Najeriya na ganin an dama da su a harkokin mulki.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Waiwaya- Yunkurin Matan Najeriya Na Samun Madafun Iko
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:33 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG