Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Cutar Coronavirus Na Janyo Kalubale Ga Hakkin Bil’adama - Guterres


Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya ce barkewar cutar coronavirus na dada zama matsala a bangaren kare hakkin bil’adama

A wata sanarwa da aka fidda a yau Alhamis, Guterres ya yi kira ga gwamnatoci da su tabbata sun samar da cibiyoyi da kayayyakin kiwon lafiya wadanda duk jama'a zasu iya samu, kuma tallafin karfafa tattalin arziki na taimaka wa wadanda annobar ta fi shafa, sannan kowa da kowa na da damar samun abinci da ruwa da kuma matsugunni, cewar sanarwar.

Guterres ya ce, "muna ganin yadda cutar ba ta nuna banbanci, amma tasirinta ya ya kawo hakan, lamarin ya nuna rauni sosai wajen raba ayyukan al'umma da kuma rashin daidaiton tsari dake kawo cikas a hanyar samun ayyukan. Dole ne mu tabbatar an magance wadannan matsalolin ta hanyar da ta dace, a cewarsa.

Sannan ya kara da cewa, a duk abinda zamu yi, kada mu manta cewa kwayar cutar ce barazana ba mutane ba.

Sakon shugaban Majalisar na zuwa ne a daidai lokacin da jami’an kiwon lafiya a fadin duniya ke gargadin cewa yayin da wasu kasashe suka samu ci gaba sosai a yaki da cutar har suka fara sassauta matakan hana zirga zirga, har yanzu ba a gama yaki da kwayar cutar ba.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG