Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnati Ta Katse Hanyoyin Sadarwa a Habasha


Wata waya a hannun wani
Wata waya a hannun wani

An katse wa dubban ‘yan kasar Habasha da ke yammacin Oromia hanyoyin sadarwar waya da yanar gizo, saboda dakatar da harkoki da gwamnati ta yi.

Kungiyar da ke sa ido kan take hakkin bil Adama ta HRW ce ta bayyana hakan.

"Shi kansa rashin samun bayanan wani babban al'amari ne, saboda ‘yan Habasha na bukatar bayanai kan yadda cutar Coronavirus ke yaduwa a fadin duniya," a cewar kungiyar.

Haka kuma dakatar da harkokin da aka yi, ya sa ya na da wahala ga masu saka ido daga waje su auna abin da mutane suke bukata na jin kai a yankin Oromia.

Facebook Forum

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG