Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CORONAVIRUS: Watsi Da Dokokin Hana Yaduwar Annobar A Iran


Tashar Talabijin ta kasar Iran ta nuna hotunan yadda masu ibada suke yin watsi da umarnin gwamnati na sanya takunkumin rufe fuska a masallatan da hukumin suka bude a biranen da ake zaton an ci karfin yaki da cutar coronavirus.

Wani rahoto da tashar talabijin ta IRIB dake kudu maso gabashin lardin Kerman kawar na Iran ta yada hotunan a jiya Talata, ya nuna maza da mata suna Sallah ba tare da sanya abin rufe fuska ba a manyan biranen Lardi uku, da suka hada da Roudbar, Kahnouj da Manoojan.

Rahoton ya nuna Masallaci daya tilo ne a gundumar Rigan inda duk masu ibada suke sanye da abin kariyar fuskar.

Musamman kuma, mazan sanye da abin kariyar a rigan, sun bada tazarar kimanin rabin mita tsakaninsu, cikin mutumta wani umarnin gwmanti na yin nesa-nesa da juna a yayin Sallah. Bisa ka’idar Musulunci dai, musulmai na tsayuwa kafada da kafada da juna ne a yayin Sallah cikin jam’i.

A wata sanarwar da ya bayar a ranar Lahadi, shugaban kasar Iran Hassan Rouhani, yayi umarni da a bude Masalatai daga ranar Litinin a gundumomi 132 inda ake zaton barazanar cutar ta yi kasa.

Sanya abin kariyar fuska da yin nesa-nesa da juna na daga cikin abubuwan kiyayewa da kuma takaita lokacin da mutune zasu yi a cikin masalatai zuwa rabin sa’a.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG