Washington, dc —
Shirin na wannan makon ya mai da hankali ne kan zaben fidda gwanin da aka gudanar a Najeriya a bana, gabanin babban zaben 2023 fiye da kowane zabe a kasar, mata da dama sun gwada sa'ar su. To sai dai kuma mafi akasarinsu basu kai labari ba.
Saurari shirin cikin sauti: