Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Buhari Ya Jajantawa Niger Kan Rasuwar Ministan Kwadagon Kasar


Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jajantawa shugaban kasar Nijer Mahamadou Issoufou ta wayar tarho game da rasuwar Ministan Kwadago, Mohammed Ben Omar.

Shugaba Buhari ya kuma mika sakon ta’aziyya ga gwamnati da kuma iyalan mamacin tare da daukacin al’ummar Nijer bisa ga wannan rashin da suka yi.

Shugaban ya bayyana marigayi minista, wanda ya kasance kakakin gwamnatin Nijer a karkashin Shugaba Mamadou Tandja, sannan kuma ya yi aiki a majalisar, a matsayin gogaggen dan siyasa da ya sadaukar da komai, don wadata da ci gaban tattalin arzikin kasar.

Shugaban kasa yayi addu'ar Allah Madaukakin Sarki ya baiwa dangin marigayi Ministan dangana, da kuma ya ba marigayin dawwaman hutu.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 3:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG