Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Batun COVID-19 Yasa Ana Gujewa Wuraren Ibada a Kamaru


Shugaba Paul Biya
Shugaba Paul Biya

Akalla kiristoci 270 sun kauracewa majami’un kasar Kamaru da suke ikirarin cewa basu yadda akwai COVID-19 ba. Wadanda suka kaurace din sun yi bayanin cewa sun ga wadanda suka bi sharudan da majami’u suka gindaya sun kamu kuma sun kumamutu da cutar.

Daga cikinsu akwai ‘yar shekara 37, Annabella Tabot wadda ta ce ta bar majami’ar Tabemacles of Freedom saboda Fastonta ya rude ta cewa babu COVID-19. Tabot tace, Faston ya umurci mijinta dan shekaru 60 kada yaje asibiti maimakon haka ya dinga yi masa addu’a ya fitar mashi da aljanu.

“Lafiyarsa ta dinga tabarbarewa har ya mutu. Anyi sa’a gwamnati ta shigo ta killaceshi kuma sauran iyalinshi basu kamu ba.”

Gwamnatin Kamaru ta rufe majami’ar Tabemacles of Freedom a watan Agusta domin tana yin wa’azi cewa, COVID-19 maganar kanzon kurege ne. Da yawa daga cikin membobin majami’ar 300 sun bujirewa dokar gwamnati suka cigaba da yin ibada a wajen majami’ar.

Tun 5 ga watan Maris Kamaru ta sanar da sama da mutum dubu 19,000 suke dauke da COVID 19 kuma 415 suka mutu a cewa kididdigar Jami’ar Johns Hopkins.

Jihohin Kasar ta Afrika ta tsakiya sun dora alhakin kan halin ko-in- kula, da rashin ilimi da kuma gazawar wasu majami’u su ilimantar da masu ibada su fahinci hadarin dake tattare da COVID-19 daga cikin matsalolin da suka kara yawan masu cutar.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG