Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Ana Fargabar Wasu Ba Za Su Kada Kuri’a A Zaben Ghana


TASKAR VOA: Ana Fargabar Wasu Ba Za Su Kada Kuri’a A Zaben Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:51 0:00

Yayin da zaben shugaban kasa na ranar 7 ga watan Disamba a Ghana ke kara karatowa, wasu masu zabe a Kumasi suna cikin rashin tabbas a kan ko za su samu yin zaben, saboda rashin ganin sunayensu a rijistar zabe.

XS
SM
MD
LG