‘Yan Najeriya na ci gaba da bayyana irin matsaloli da kalubale da suke fuskanta sanadiyyar tsarin babban bankin Najeriya na sauya fasalin wasu kudaden kasar, a yayin da kuma za mu ji matsayar wannan tsari ta fuskar doka.
Saurari shirin a sauti:
‘Yan Najeriya na ci gaba da bayyana irin matsaloli da kalubale da suke fuskanta sanadiyyar tsarin babban bankin Najeriya na sauya fasalin wasu kudaden kasar, a yayin da kuma za mu ji matsayar wannan tsari ta fuskar doka.
Saurari shirin a sauti: