Shirin na wannan makon ya duba batun karfi ko damar da jam’iyyun siyasar Najeriya da ‘yan takarar su suke da shi na lashe zaben shugaban kasa, kuma ina ne kowannensu yake da gibi?
Shirin na wannan makon ya duba batun karfi ko damar da jam’iyyun siyasar Najeriya da ‘yan takarar su suke da shi na lashe zaben shugaban kasa, kuma ina ne kowannensu yake da gibi?