Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Jawabin Shugaban Kasa Da Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa A Ranar Samun ‘Yancin Kan Najeriya


TASKAR VOA: Jawabin Shugaban Kasa Da Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa A Ranar Samun ‘Yancin Kan Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:33 0:00

A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.

XS
SM
MD
LG