Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Tuhumi Mutumin Da Ya Kashe Musulmi 51 a New Zealand


Lokacin da aka gurfanar da Tarraant a gaban kuliya a New Zealand
Lokacin da aka gurfanar da Tarraant a gaban kuliya a New Zealand

Wannan ne karon farko da dokar za ta fara aiki, tun bayan da aka samar da ita a shekarar 2002, wato bayan harin da kungiyar Al Qaeda ta kai a New York da Washington a shekarar 2001.

Hukumomi a kasar New Zealand, sun tuhumi mutumin nan mai fafutukar ganin an fifita farar fata, wanda ya kashe mutum 51 a wasu masallatai da ke garin Christchurch a watan Maris din da ya gabata.

A yau Talata aka tuhumi Brenton Tarrant dan asalin kasar Australia da laifin ta’addanci.

Wannan ne karon farko da dokar za ta fara aiki, tun bayan da aka samar da ita a shekarar 2002, wato bayan harin da kungiyar Al Qaeda ta kai a New York da Washington a shekarar 2001.

Hukumomi har ila yau, sun caji Tarrant da laifin mutuwar wani da harin ya rutsa da shi, wanda ya cika a asibiti a wannan watan, hade da tuhumar shi kan yunkurin kashe mutum biyu, wanda ya sa adadin ya kai 40.

Facebook Forum

TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Hukumomi Sun Fara Shirin Bada Gudumawar Jini A Fadin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:54 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG