Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Samu Wasu Mutane Dauke Da Annobar Ebola A Kasar Guinea


An samu barkewar annobar Ebola a wasu kauyuka da ke kasar Guinea.

Bayan an tabbatar da mutane uku da suka kamu da cutar Ebola a Guinea, hukumomin lafiya na yankin sun bayyana barkewar cutar a yankunan karkara na Gouéké da ke N’Zerekore a ranar 14 ga watan Janairu.

Dangane da sabon rahoton da aka samu, kungiyar likitoci ta Doctors Without Borders ta sanar da cewa tana hada kan wani shiri don magance barkewar cutar a Guinea.

"Daga abubuwan da suka gabata mun san cewa saurin tunkara na da mahimmanci, domin a samu dakile yaduwar cutar da kuma samar da magani ga mutanen da suka kamu da cutar," in ji Frederik van der Schrieck, shugaban ofishin kungiyar a Guinea. Ya kara da cewa, "Mun kuma san cewa, yin hulda da al'umma yana da mahimmanci."

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG