Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Sami Mutum Na Farko Da Coronavirus A Jihar Yobe


Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya wato (NCDC), ta fitar da alkaluman sabbin kamuwa da cutar coronavirus (COVID-19) a kasar guda 195. Wannan ya kawo jimlar yawan wadanda suka kamu da cutar a Najeriya zuwa 1,728.

Sabbin alkaluman sun nuna cewa jihar Yobe ta sami mutum na farko da ya kamu da cutar.

Cibiyar ta ce an sami sababbin kamuwa 87 daga jihar Legas, 24 daga jihar Kano, 17 daga jihar Kaduna, 18 a jihar Gombe, 6 a Borno, 8 a Sokoto, 7 a Edo, 16 a Abuja, yayin da da jihohin Ebonyi da Adamawa su ke da guda dai-daya.

A cewar hukumar, yanzu haka Najeriya na da mutane 1,370 wadanda suka kamu da cutar, yayin da mutane 307 suka samu lafiya, sai mutane 51 da suka mutu.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG