Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Sake Sassauta Dokar Hana Fita A Kano


Gwamna Abba Kabir Yusuf (Hoto: Facebook/Abba Kabir)
Gwamna Abba Kabir Yusuf (Hoto: Facebook/Abba Kabir)

Gwamnatin jihar Kano ta sake sassauta dokar hana fita a ciki da wajen birnin.

Rahotanni daga jihar sun ce yanzu an kara sassauta dokar inda za a rika fita daga 6 na safe zuwa shida na yamma.

A baya ana fita ne daga 8 na safe zuwa karfe 2 na yamma.

"Gwamnatin jihar Kano ta sake sa

A ranar 1 ga watan Agustan shekarar 2024 gwamnatin jihar ta saka dokar hana fitar bayan da zanga-zangar kalubalantar tsadar rayuwa da ake yi a Najeriya ta jirkice ta koma tarzoma a jihar.

Wasu bata-gari sun yi amfani da zanga-zangar suka yi ta fasa kayayyakin gwamnati da na ‘yan kasuwa, lamarin da ya hukumomin jihar suka saka dokar hana fita.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG