Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Rantsad Da Shugaban Kasar Niger.


Eid al-Adha Celebration in Zinder, Damagaram, Niger Republic
Eid al-Adha Celebration in Zinder, Damagaram, Niger Republic

An rantsad da shugaban kasar Niger Muhammadu Isoufu zagaye na biyu.

An gudanar da bikin ne a wurin da ake kira Palais des sports a ranar asabar karkashin jagorancin alkalan kotun tsarin mulkin kasa.

A matsayin damar bashi mulkin waadin shekaru 5, biyo bayan lashe zaben 20 ga watan maris da kashi 92.5i daga cikin 100 na kuriu.

A cikin jawabin sa shugaba Isoufu Muhammadu yayi bitar waadin mulkin sa na farko sailin nan yace zai kara kaimi zwajen yaki da taaddanci tare hadin kan kasashe makwabta.

Mallam Birjie Rafini shine Prime Ministan Niger.

‘’ALLAH ya kawo mu wannan rana mun gode masa kuma muna fata ALLAH sa shekaru biyar masu zuwa shugaba Muhammadu Isoufu ya samu ikon yin abinda yake fata ga kasar Niger, domin kunji a kunnen yadda yake son ya mayar da Niger ta zama kasa ce kyakkyawa kuma kasa mai albarka ta zama mai albarka wadda ALLAH ya kare ta da abubuwan gani akwai a ko ina cikin Niger.’’

Sai dai da wakilin Muryar Amurka ya tambaye ko me tsakanin gwamnati da ‘yan adawa.Ga kuma abinda yake cewa.

‘’Wannan abu mai wucewa ne domin kunji yace yana aikin gina kasa yana fata kowa da kowa yazo domin ya bada nasa gudun mowar.Hannun sa har yanzu a bude yake ga dukkan dan kasa mai kaunar kasar kuma yake son ayi wa kasar aiki. ’’

Shugabannin kasashen Africa 9 ne suka halarci bikin na rantsad da shugaba Muhammadu Isoufu galibin su makwabtar kasar ta Niger.

Ga Sule Mummuni Barma da ci gaban rahoton 4’52

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:52 0:00
Shiga Kai Tsaye

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG