Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Jibge Jami’an Tsaro A Majalisar Dokokin Legas


Jami'an tsaro na DSS a Najeriya (Hoto: AP)
Jami'an tsaro na DSS a Najeriya (Hoto: AP)

An hange motoci da jami’an tsaron a ciki da wajen harabar ginin Majalisar Dokokin jihar legas din da ke yankin Alausa na birnin kasuwancin.

A Litinin din nan, rikicin shugabancin Majalisar Dokokin jihar Legas ya dauki sabon salo bayan jibge dimbin jami’an tsaro a harabar yayin zamanta na yau.

An hange motoci da jami’an tsaron a ciki da wajen harabar ginin Majalisar Dokokin jihar legas din da ke yankin Alausa na birnin kasuwancin.

Gabanin zaman na yau, jami’an tsaro sun mamaye duk wata hanyar da ke kaiwa ga ginin majalisar.

An dan samu hatsaniya lokacin da wasu daga cikin jami’an tsaron suka yi kokarin kutsa kai cikin zauren majalisar.

Hakan ya janyo tsaikon sa’o’i a zaman majalisar na yau.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG