Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Amurka Ta Bayyana Damuwa Da Daukar Rantsuwar Raila Odinga


Magoya bayan Raila Odinga,
Magoya bayan Raila Odinga,

Amurka ta bayyana matukar damuwanta da madugun yan adawan kasar Kenya Raila Odinga ya rantsar da kansa a matsayin shugaban kasa ya kuma yi watsi da kundin mulkin kasar

Gwamnati ta maida martani a ranar Talata a kan bukin rantsarwa, ta ayyana jam’iyar ‘yan adawa a matsayin kungiyar masu aikata laifi, ta kuma umarci gidajen telbijin su daina gabatar da shirye shiryen su.

A wata sanarwar da ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar, ya tabbatar da Uhuru Kenyatta zababben shugaban Kenya, yayin da sanarwar ke kuma nuna matukar damuwa akan matakin gwamnati na rufewa, da musgunawa da kuma hana kafafen yada labarai aiki.

An zabi Uhuru Kenyatta a matsayin shugaban Kenya ne a ranar 26 ga watan Oktoban shekarar 2017, a cikin wani zabe da kotun kolin Kenya tayi na’am da shi, inji mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Amurka Heather Nauert a jiya Alhamis

Ta kara da cewa, wajibi ne abi hanyoyin shari’ar wurin warware kowace takaddama.

Babban kotun birnin Nairobi ta umarci gwamnati a jiya Alhamis ta ba manyan gidajen talabijin kasar su uku, daman fara aiki, bayan sun yi kokarin nuna hotunan bukin rantsar da Odinga.

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG