Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Adadin Masu Coronavirus a Najeriya Ya Zuwa Yanzu


Hukumar hana yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya, ta ce mutum 139 ne aka tabbatar sun kamu da cutar Coronavirus a kasar.

A cikin adadin dai akwai mutum 2 da suka rasa rayukansu, yayin da tara suka warke daga cutar.

Hakan na faruwa a daidai lokacin da yawancin jihohi da biranen kasar suka ayyana dokar zama a gida domin takaita yaduwar cutar.

Hukumar ta bayyana cewa za ta yi amfani da wannan lokacin da kowa yake zaune a gida, domin bin wadanda suka kusance masu dauke da cutar har gida kullum, na tsawon kwannaki 14 domin duba lafiyarsu akai-akai.

A biranen Legas da Abuja da kuma Ogun, inda cutar ta fi kamari, dokar zama a gida wacce shugaban kasar Muhammadu Buhari ya ayyana ta fara aiki a daren Litinin din da ta gabata.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 3:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG