Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CIKI DA GASKIYA: Takaddamar Kwace Filaye A Jihar Taraba, Oktoba 14, 2024


Sarfilu Hashiim Gumel
Sarfilu Hashiim Gumel

Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan mako ya yi nazari ne kan takaddamar da ta kunno kai a garin Garba Shedi na Jihar Taraban Najeriya, inda ake zargin wani Sarki da kwace filayen jama'a, zargin da Sarkin ya musanta.

A saurari cikakken shirin tare da Sarfilu Hashim Gumel:

CIKI DA GASKIYA: Takaddamar Kwace Filaye A Jihar Taraba, Oktoba 14, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:33 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG