Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN MATASA: Tattaunawa Da Matasan Unguwar Nima A Birnin Accra, Afrilu 17, 2023


Nasiru Adamu El Hikaya
Nasiru Adamu El Hikaya

Shiri na 110 na zauren matasa da ya zauna a garin Nima da ke yankin babban birnin kasar Ghana wato Accra, inda matasa su ka taru don baiyana abubuwan da ke ci mu su tuwo a kwarya da su ka shafi garin na Nima.

Ga shirin cikin sautin:

please wait

No media source currently available

0:00 0:09:50 0:00

XS
SM
MD
LG