Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MDD Ta Nemi a Dakatar Da Fadan Myanmar


Shugabar Myanmar, Aung San Suu Ki
Shugabar Myanmar, Aung San Suu Ki

Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya, ta yi kira da a kawo karshen rikicin da ke faruwa tsakanin sojojin kasar Myanmar da na Arakan da ke faruwa a jihohin Rhakine da Chin.

Kiran na zuwa ne yayin da adadin fararen hular da suka mutu sanadiyyar rikicin yake karuwa.

A cewar hukumar, ana samun ‘yan gudun hijirar Rohingya da suka mutu saboda rikice-rikicen, sannan wasu daruruwa sun tsere daga muhallansu inda suka makale a bakin teku na tsawon watanni.

Kakakin hukumar kare hakkin bil adaman Rupert Colville, ya ce karuwar tashe-tashen hankulan da ake gani tsakanin sojojin da ‘yan tawayen na shafar fararen hular kabilu da dama, wadanda ke zaune a Rhakine da Chi, wadanda suka hada da, Chin, Mro, Daignet, Rohingya da dai sauransu.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG