Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafi Kan Tabarbarewar Wutar Lantarki A Ghana, Maris 29, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

KANO, NIGERIA - A cikin shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon mun leka kasar Ghana ne game da korafin ‘yan kasar kan tabarbarewar wutar lartarki dake barazana ga ‘yancin walwala da tattalin arzikin masu sana’o’i.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafi Kan Tabarbarewar Wutar Lantarki A Ghana, Maris 29, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:09 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG