Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

YAN KASA DA HUKUMA: Duba Kan Korafi Da Zargin Tauye Hakkin ‘Yan Kasuwar Dabbobi A Jihar Enugu Fabrairu 19, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan mako ya leka shiyyar kudu maso gabashin Najeriya game da korafi da zargin tauye hakkin ‘yan kasuwar dabbobi ta Oji River Ugwuaba dake Enugu bayan da jihar Enugun ta rusa kasuwar a makonni da suka gabata.

Saurari shirin a sauti:

YAN KASA DA HUKUMA: Duba Kan Korafi Da Zargin Tauye Hakkin ‘Yan Kasuwar Dabbobi A Jihar Enugu Fabrairu 19, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG