Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: MDD ta ware ranar 20 ga watan Yuni na kowace shekara domin duba halin da 'yan gudun hijira suke ciki a sassan duniya


TASKAR VOA: MDD ta ware ranar 20 ga watan Yuni na kowace shekara domin duba halin da 'yan gudun hijira suke ciki a sassan duniya
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:43 0:00

Irin gudunmuwar da wasu ‘yan gudun hijira ke bayarwa wajen kyautata rayuwar sauran mutane da ke zama a sansanonin; Bankin Duniya ya ce hada-hadar kasuwanci ta intanet ta na samar da hanyar karfafa tattalin arziki a fadin Najeriya tare da rage talauci, da wasu sauran rahotanni

XS
SM
MD
LG