Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jam'iyun Hamayya Sun Kulla Kawance a Nijar


Shugaban kasar Nijar, Mahamadou Issoufou,
Shugaban kasar Nijar, Mahamadou Issoufou,

Wadansu jam’iyyun hamayya 19 cikinsu har da uku mafiya karfi a kasar suka kulla kawancen gwagwarmayar kwatar mulki a jamhuriyar

A yau ne wadansu jam’iyyun hamayya 19 cikinsu har da uku mafiya karfi a kasar suka kulla kawancen gwagwarmayar kwatar mulki a jamhuriyar. Wannan kawancen yazo ne ‘yan watanni bayan tsunduma da kasar tayi a cikin rudanin siyasa
.
Burin da wannan kawancen yake neman cimma shine na abinda suka kira tsamo jamhuriyar daga cikin halin da gwamnatin da jamhuriya ta bakwai suka saka ta a ciki. Tare da kwato al’ummar ta jamhuriyar Nijar ta hanyar shirya gwaggwarmayar kwato iko ko kuma tankwaso da mahukumtan Nijar din da su dawo daga rakiyar korar fara a daji da suka ce gwamnatin Nijar tana yi yau sama da shekaru biyu da rabi.

Dama dai an jima ana harsashen kulla kawance a tsakanin jam’iyu mafiya karfi a jamhuriyar Nijar tun ranar da jam’iyar PNDS Tarayya mai mulki a jamhuriyar tayiwa wadansu ‘ya’yan jam’iyun dauk daidai kuma ta sakasu cikin gwamnatin hadin kan kasa da shugaban kasar Issouf Mahammadu ya nada a cikin watan Agustan da ya gabata.

Ga cikakken rahoton da Wakilin Sashen Hausa Abdoulaye Mamane Amadou ya aiko mana.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG