Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Batun Shirin Gwamnatin Najeriya Na Kirkiro Da Sabuwar Ma'aikatar Kula Da Bunkasa Kiyo, Kashi Na Daya - Satumba 24, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon ya duba batun shirin gwamnatin Najeriya na kirkiro da sabuwar ma'aikatar kula da bunkasa kiyo a kasar.

Saurari cikakken rahoto na musamman da wakilinmu Muhammad Nasir ya hada mana.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Batun Shirin Gwamnatin Najeriya Na Kirkiro Da Sabuwar Ma'aikatar Kula Da Bunkasa Kiyo.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:19 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG