Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Nazari Kan Garkuwa Da Mutane A Najeriya Kashi Na Daya- Maris 21, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin Domin Iyali na wannna makon ya yi nazari ne kan kalubalen da ake fuskanta kan harkokin tsaro a Najeriya bayan sace dalibai da wadansu jami’ai kusan dari uku a makarantar LEA ta Kuriga dake jihar Kaduna, shekaru goma bayan garkuwa da ‘yammata sakandaren Chibok dari biyu da saba’in da hudu.

Saurari shirin Alheri Grace Abdu:

DOMIN IYALI
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:10:21 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG