Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

BAKI MAI YANKA WUYA: Tasiri Da Kalubalen Ficewar Kasashen Nijar, Mali Da Burkina Faso Daga Cikin Kungiyar ECOWAS/CEDEAO 31 Ga Janairu, 2024


Murtala Faruk Sanyinna
Murtala Faruk Sanyinna

Shirin Baki Mai Yanka Wuya na wannan makon yana tsokaci kan sanarwar da kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso suka bayar na ficewa daga cikin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ko CEDEAO.

BAKI MAI YANKA WUYA: Tasiri Da Kalubalen Ficewar Kasashen Nijar, Mali Da Burkina Faso Daga Cikin Kungiyar ECOWAS/CEDEAO. 31 ga Janairu, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:15:03 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG